f Namiji Baya Kadan_ 31 to 34

Namiji Baya Kadan_ 31 to 34

 

Namiji Baya Kadan_ 31 to 34

            NAMIJI BAYA KADAN


Page 31

Karan da tayi sai da Anty ta jita Mami dake part din Abba ma ta danji karan kadan. Ita kuwa cikin azaba ta kakkame shi tana mai wani irin kuka da bashi hakuri da tuba da magiya juya kanta kawai take dan zafi da radadi. Shi kuwa zuwa yanzu bai san duniyar da yake ba, bare yasan halin da take.

Can zuwa dan wani likaci tayi wani irin yukkura ta damke hanna yenshi tare da sakin wani irin wahalellen kara cikin Jan numfashi sai ta kuma sakewa ta maida kanta jikin pillow a sume tai luf ba numfashi bare kuka ko motsi. Shi koma har saida  hakarsa ta cimma ruwa, sannan ya sahirta mata, cikin wani irin sanyi da yaji yana ratsashi ya zame ya konta gefen ta cikin karfin hali da rawan sanyin yasa hannu ya jawota jikinshi ya ruggume ta cikin kirjinshi tare da jawo blanket ya rufe su kanta yake shafawa yana dan bubbuga bayanta yana mai rawan sanyi so yake yayi magana amman ya kasa gashi shi baima san a sume take ba, daya bude baki zaiyi magana sai yaji numfa shinsa na fizga hakoran sa su rinka dukan juna yana kat-kat, sai kara ruggume ta yake wai ko zaiji saukin sanyin da yakeji amman ina a haka yayi ta rawan darin har aka fara kiraye kirayen sallah.





Yana ji yana son tashi amman ya kasa sai kar karwa da yake ko magana ta ga gareshi yanaji har aka shiga sallah ya kasa tashi. Cikin ranshi ya rinka Addu, aAna idar da sallah ya fara jin wani irin zufa na keto mai tako ina daga cikin naman jikinshi yake jin zufar na tsatstsa fowa, a hankali yaji kuzarin shi ya dawo, cikin sanyi da tausaya mata ya dan zameta jikin shi tare da shafa kanta ya subbaci goshin ta, cikin rawan murya yace.

 "Khadija bani da abin da zan biyaki da wannan kyautan budurcin da kika min sai dai nai miki Addu'an rabbi ya biyaki da jannatul Firdausi domin kin gama min komai a rayuwa ta kin bani abin da banyi zaton samun shi ba kin sa rayuwa ta cikin farin ciki, fatana ubangiji ya cika rayuwar ki da farin ciki kin gama min komai.

Haka yai ta sabbatu ba tare da sanin halin da take ciki ba sannan ya juya ya shiga toilet a nufin shi yayi wonka yazo yayi sallah sannan ya taima ka mata ya gyara ta itama kafin Mami ta dawo. Wonkan yayi sannan ya fito ya zura jallabi yarsa sannan yayi sallah tare da zubawa Khadijan shi addu'oi. Yana idarwa ya koma kan gadon a hankali ya zauna gefenta tare da jawota jikin shi. a hankali ya zubawa kirjinta ido cikin mamak da firgici ya kara jawota ganin bugun zuciyarta baya harbawa, kunneshi ya kifa kan kahon zuciyar ta dip yaji ba motsi a  hancin ta ya dan manna yatsarshi nannma ba numfashi, a tsori ce ya kara tallabo ta cikin rawan jiki da murya yace. " inalillahi wa inna'ilaihi raji un, Khady, Khady meke faruwa da mu Khadija tashi kar kiyi min haka".

Sai kuma ya mike cikin tsoron ya dauki zanin ta ya daura mata sannan yaja dan gun tun hijabin da tazo dashi ya samata tare da mikewa ya debo ruwan sanyi yazo ya jawota jikin shi yasa hannu yana shafa mata ruwan a fuskar ta da kirjin ta Amman ina ko motsi batayi ba.
Cikin kaduwa ya fito parlon yana fita sukayi kicibis da Mami data shigo yanzu. Ganin shi a rude kamar wanda yayi kisan kai yasa tayi kanshi da sauri cikin tuhuma tace.




Kai Mahmoud lafiya kuwa meke faruwa me ya firgi taka haka?".Cikin tsoron ya kalli Mami fuska a karye yayi kalan tausayi sai kuma kawai ya nuna mata cikin dakin tare da cewa. "Mami bata numfashi zuciyar ta bata bugawa Mami ki duba min ita wlh ina jin tsoro kar Na rasata". Kalaman shi sun kulle mata kai amman kuma sai kawai ta shiga dakin cikin mamakin ta karisa gefen gadon ido ta zare ganin, Khadijan ce konce kan gadon kuma gata a sume duk gashin kanta a hargitse sannan daga k'asa inda take konce jinine a wurin.

Kai a kulle ta yamutsa fuska cikin son gani me ya jawo wannan lamarin ta juya ta fita parlon a parlon ta same shi yana ta safa da marwa, cikin daga murya tace," kai Mahmoud me ya samu Khadijan ka gaya min meke faruwa da ita?".Ido kawai ya sunkuyar  cikin kunya dan bai san me zaice da ita ba Anty kuwa tana kofar parlon ta tana jin abinda Mami ke fadi ta nufi d'akin Mamin cikin tsoro da kaduwa, dan dama a firgice ta kwana tunda taji muryar Khadijan tana kuka sannan gashi gari ya waye bata dawo gunta ba.

Tana shiga ta kalli Mami cikin tsoro tace. "Mami ina Khadijan? meke faruwa da ita?".Da hannu ta nuna mata dakin sannan ta juya ta shiga Antyn da Mahmoud d'in suka bita a baya. Suna shiga Anty kam ta ruggume ta cikin tsoro tana kiran sunan ta, shiru ba motsi Mami ce ta debo ruwa mai sanyi kalau tazo ta fesa mata a fuska. Lokaci d'aya tayi wani irin ajiyar zuciya sai kuma ta damke hannun Anty da hannuta daya hannuta daya kuma ta damko hannun shi cikin kukan wahala da raunin murya tace." wayyo Allah nah wayyo Anty na waiyo Mama na Mahmoud zai kashe ni".




Sai kuma ta kara damkesu cikin zubda kollah duk da idinta a rufe suke cikin kukan taci gaba da cewa. "Please Dan Allah Mahmoud ka barni zan mutu Na tuba kamin afwa wayyo Mahmoud zaka kashe ni".Anty kam duk da ba gaya mata akayi ba ta gano abin da ya ja mata wannan abu sai dai tacika da mamakin abin ita kuwa Mami cikin rashin fahimtar ta bisu da ido. Shi kuwa cikin jin kunya yasa hannu a kanta yana shafawa cikin sanyi yace...........?

Page 32

Ido ya lumshe cikin sanyi yace. "Kiyi hakuri Khadija kiyi shiru ba abinda zai same ki, insha Allah zamu rayu tare".Mami kam fuska ta hade tare da tabe baki sannan ta zauna gefen su dan son gano bakin zaren. Ita kuwa Anty dr Hamida ta kira ta sheida mata abin da ke faruwa, cikin lokci  kadan dr ta ise a dakin Mamin ta samesu. Ita kuwa Khadija sam taki bude ido dan kunya da takaici ga azaban da takeji. Ita kuwa dr Hamida tana zuwa ta ce su Mami tace su dan basu wuri zata dubata.

Suna fita ta kama hannun Khadijan cikin kula tace. "Khadija bude idonki ba kowa a dakin". Cikin sanyi ta bude idon tana mai zubda kollah, ita kuwa cikin sanyi tace. " kiyi hakuri Khadija kibar kukan dama haka rayuwar mace ta gada ki daure ki bar kukan haka tabbas nasan kina jin jiki amman daurewa akeyi".Kai ta juya cikin goge kollah murya a mace tace .
Hamida baki san zafin da nake jiba baki san irin azabar da Mahmoud ya shayar da niba mugun yaro kashe ni yayi niya".




Dariyan mugunta Hamida tayi (da yake dama k'anwar Khadija ce sosai) cikin rada tace, "Har yanzu yaro  kike cemai baki horu bako wato bakinki bazai mutuba aiko ke da kanki kinsan yafi karfin yaro".Ido ta rumtse cikin zubda kollah tace." Allah ya isana mugun azzalumi wallahi sai Allah ya saka min ki ganifa Hamida ko tashi na gagara kiga abin kunyar da ya aikata min a dakin Mami a kan gadon ta sannan a gaban su".Sai kuma kawai ta saki kuka, Itako Hamida dariya take tare da yi mata allura,m"tana ai yanzu zaki yarda da cewa, ki kama bakinki dan kinga aikin yaro tunda harda suman ki".Haka dai tai ta mata tsiya tare da taima ka mata ta zauna sannan ta kalleta cikin mamaki tace." gaskiyi nayi mamakin yadda akayi kika zauna da Alhaji Bashir tsawon sheraru 2 amman bai aikata miki komai ba ".Ita kam Khadija kasa magan tayi Dan zafin dake ratsata ganin haka yasa Hamida taje parlon gunsu Mami cikin sanyi da sunkuyar da kai tace." Anty gaskiya Khadija ta ji jiki dan haka ya kamata a kula da ita dan yadda za,a Baiwa mai haihuwa kula haka ya kamata a bata dan gata can ko zama wuya yake bata amman in aka tsaya mata da ruwan dumin zata samu sassaucin abin.

Cikin yanayin tuhuma Mami tace, "Me kike nufi Hamida kin sani a duhu". Cikin kauda kai tace ." Mami ba wani abu bane kawai irin yan raunu kan da mu mata muke samu a dararen forkon mune ". Baki ta saki cikin sanyi tace. " Khadijan ne budurwa? kike nufi ko me?".mBa tare da ta kalleta ba tace."Mami ai ga shaidan hakan a jikin Khadijan da dakin ki da kuma gadon ki ba wani haufi a ciki.

Anty kam cikin dakin ta shiga cikin sanyi ta kamo hannun Khadija tare da kauda kai don ta lura Khadija abin harda kunya. Mikar da ita tayi sannan ta taima ka mata suka nufi dakin ta, ayyah Khadija kam tafiya take tana zubda kollah dan in ta taka kafar ta har cikin ranta take jin zafi suna fita parlon Mami ta bita da mugun kallo tana mijin bakin cikin abin.




Khadija ko suna shiga d'akin Anty ta fada kan gado gami da sakin wani irin kuka mai cin rai ita dai Anty toilet ta shige ta hada mata ruwan dumin sannan ta fito cikin kauda kai tace." kiyi hak'uri kibar kukan haka ya isa shiga kije kiyi wonka zakiji dama-dama".da kyer ta samu ta shiga wonkan tana shiga ta zauna cikin ruwan d'umin zafin ruwan yana ratsa zafin ciwon fuska cike da kollah ta rinka yarfa hannu tana nawa Mahmoud Allah ya isa na mutu kawai. A haka ta gasa jikin ta sannan tai wonka tana fita tayi sallah ta mike cikin jin dan sauki ta shirya cikin dogowar riga sannan ta koma tai konciyar ta tana mai jin kunyan ganin mutanen gidan baki daya.

Anty ce da Hamida suka tasata dole ta danci abinci sannan ta koma ta konta. Ita ko Hamida ta bata magungunan ta sannan ta wuce wurin aikin ta. Shiko Mahmoud tunda ya fita ya koma dakinshi ya fada kan 3 ster yana mai takaicin hanashi tarewa da akayi da matarsa a fili yace. "Da agidan mu ne mu biyu kadai da bazan bari ki zubda kollah ba Baby na da bansan inda zan sakiba".Ita ko Mami cikin ta kaici ta shiga d'akin Amira inda Abida ta kwana kukan takaici da gano halin da su Mahmoud din ke ciki kuka tayi har saida fuskar ta ta kubbura.

Tana shiga ta jawota jikin ta cikin sanyi tace." kiyi hakuri ba dai sun gwada mana rashin ta ido ba toh wallahi insha Allah gobe zaki tare gidan shi ita kuwa wallahi bazata tareba wannan alkawari na miki.

Haka tai ta bata baki sannan kuma taje ta tasa Abba da fitina a dole ya yarda Abida ta tare gobe ita ko Khadija sai ta dan kara worwore wa. Mahmoud kam ba dan yaso ba sai dan ba yadda ya iya gashi tun safe bai kuma ganin Babyn shi ba duk ya cika.




Mami ko tuni ta gayawa Adda Asabe gobe Abida zata tare tuni suka fara shirya tari yar Abba kuma yasa aka je aka share sabon gidan da ya ginawa Mahmoudun shi komai yayi ras a wunin akaje aka shirya gefen Abidan. Ita ko Khadija wuni tai bacci dan Alluran baccin da aka mata sai sallah ke tada ita nan ma da kyer take mikewa. Anty ce tai girki shiya sa tana gama aikin ta, ta sata taci abinci sannan ta kuma gasa jikin tayi wonka sannan tazo ta konta. Shiko Mahmoud yana ganin fitan Anty ya fice ya mike dakin ta dan yana muradin yaje ya lallashi Baby shi.

Tana konce cikin baccin da ta fara taji an bude kofar bude idon da zatiyi taga shine cikin tsoro ta zare ido tare da mikewa tana Jan baya-baya ta cewa.........?

Page 33

Fatan Alkhairi a gareki ya tagari kuma uwa tagari insha Allah dabi, unki sunka daga darajarki kin kai a yabeki my lovely namecy tawa ni daya Aysha Aliyu tsamiya Ido ta zare cikin sauri taja hijabin ta ta rufe kirjinta murya a sanyaye tace. "Dan Allah kayi hakuri ka barni wallahi bazan iyaba katafi dan Allah kaji ko".Shiru yayi tare da jingina jikin kofar da ya rufe din hannushi ya harde a kirjinshi tare da tsura mata ido, abin ma dariya yaso bashi yadda gaba daya ta tsure da ganin shi sai ja da baya take tana karkarwa tana ta faman rufe jiki duk ta zaro ido woje, kara hade fuska yayi cikin  takawa a hankali ya nufi kanta  murya can kasa yace." Me hakan ni kike tsoro? koni do done? kalli yadda kika wani rude ki nitsu kizo kiji abin da zan".Bata barshi ya karisa abin da zai ceba ta daga kai alamun please kayi hakuri murya a raunane tare da zubda kollah tace.

Ayyah dan Allah kayi hakuri wallahi banda lafiya please ka tafi ".Ganin tsaka nin ta da Allah take tsoron shi takeji shi yasa shi yin ajiyar zuciya tare da murtuke fuska  ya ware Hanna yen shin murya a kausashe yace." Ki zo nan".Ya fada yana una mata kirjinshi sannan yaci gaba da cewa."Ko kizo da kanki  in barki ko kuma in zo da kaina na kuma amshi  hakkina.

Ido ta zare tare da kara matsawa baya ta zura mai  ido tana mai zubda kollah a ranta take mamakin yada Mahmoud ya zaman mata abin tsoro yaro dan dul dashi sai korjini da ban tsoro. Tana cikin tunanin taji ya sake magana cikin ta kowa zuwa gareta yana. Wallahi in na isoki ba kizo da kanki ba kiyi kuka da kanki dan sai na miki abin da yafi na jiya".Kai ta dago a hankali tare da make kafada kamar yarinya karama murya na rawa tace.




Please na tuba Allah banda lafiya".Tsawa ya buga mata cikin zare ido yake." Zo nan nace ko".Ganin yadda yayi kanta ga tsawan da ya buga mata ga tuno azabar da tasha a hannushi yasa cikin sanyi, ta taka a hankali taje gaban shi tana kallon cikin idon shi.Kai ya kawar cikin bada umurni ya ware hanna yen shi tare sauke ajiyar zuciya. Kirjin shi ta tsurawa ido mamaki take har ga Allah irin halittar Mahmoud jikin mutun duk gashi ko ina yana konce lub sai sheki yake da kamshi.

Cikin tunanin taji yana cewa."nagaji fa kuma wallahi ina irga uku in bakiyi abin da nace ba wallahi sai na kuma abin jiya  yarinya kiyi kuka da kanki".Har lau tana tsaye dai saida taji yana." 1 2".ya bude baki zaice 3 ta rumtse idon ta ta bude hanna yenta ta fada jikinshi a hankali tasa hannu ta ruggume bayan shi tare da manna kanta a faffadan kirjinshi dan ya fita tsawo.

Shi kuwa Mahmoud saura kadan ya zube kasa dasu dan wani irin shock yaji cikin sauke ajiyar zuciya ya dan sunkuyo ya ruggume ta a jikinshi da kyau a hankali yasa hannu ya zare hijabin da tasa, ita kam sai shiru tayi ta manna kanta a kirjinshi tana jin yadda heart bit nashi ke aikin luguje a hankali taji kamshin jikinshi na ratsata ido ta lumshe tana mai zubda kollah ta kaici da kunya yaro ya zama shike juyata yana buga mata tsawa.

Shi kuma cikin sanyi yana ruggume da ita ya dan ja jiki ya zauna bakin gado da ita sannan ya juyo ya fuskan ceta a hankali ya jawota jikinshi ya kara ruggume ta tare da shafa kanta da bayan ta. A hankali yace, baby Na Allah ya miki albarka rabbi ya barni tare dake".Kanta ya dan tallabe sannan ya manna bakin shi kan tattausan lips dinta jiki a mace ya rinka kissing dinta. Ita kuwa a hankali ta janye bakinta ta dago ido ta tsura mai a kekkyawan fuskar sa cikin sanyi tace." Banda lafiya".A hankali ya hada fuskokin su cikin rada yace ."Meke damun ki ina ke miki ciwon?".ido ta lumshe tare da dan karya wuya tace."ciwo na  bai worke ba"cikin tausaya mata yace.
Waya jimiki ciwon? kuma a ina ya jimiki ciwon? sannan ki nuna min wurin ciwon".a fili ta gane tabbayoyin shi ma na rainin wayo ne shiyasa bata san lokacin da ta saki kuka ba tana dan dukan kirjinshi da hannu bibbiyu tare da cewa." Ban sani ba ai ka sani  ba kai bane kaji min ciwo gashi ko tafiya da ker nakeyi har yanzu". Dariya ya dani sannan ya kara ruggume ta cikin shafa bayan ta da zuge zip din rigar ta yace."Baby ke dince kin fiye matar dani kaina in na rabe ki ban san me nake yiba gashi ke din kin fiye yarin ta ke yarin yace danya jilik shi yasa jiya kika wahala a hannuna, wadan can tsoffin sun min adalci da suka bar min kuruci yarki  su gama min komai".Sai ya kuma ruggume ta tare da ce mata.




Ina sonki ina alfahari dake kin bani keutar da ba a taba bani ba kece farin cikina za rayu dake bisa a mana da gaskiya ina rokon Allah kada ya bani daman cutar dake, iyayen mu sun gama min komai,Please Khadija ki soni koda rabbin yadda nake sonki ne".Ya kari sa maganar yana zare mata rigar jikin ta tare da kontar da ita kan ciyar sa yana mai shafa kirjinta.
Ita kuwa ido ta lumshe a hankali ta rike hannushi murya na rawa alamun zatayi kuka tace." Wallahi ban worke ba dan Allah kayi hakuri ".Kara shafa ta yayi cikin rada yace."waye ni? me sunana? ni me dinki ne?".Cikin jin haushi tace, ban sani ba ni ka sake ni".

Murmushi mugunta yayi cikin kuzari ya birkito ta ya kontar da ita kan pillows ya haura kan ruwan cikin ta yana."Waye ni me sunan ni me dinki ne?". Cikin tsoro da tuna azabar da take sha jiya iwar haka baki na rawa tace." Kai namiji ne kuma kai miji nane".Cikin rawan jikin da ya fara yace ."Toh me sunana?"A hankali ta juya kai alamun kunya takeji bazata iya kiranshi da sunna da ta saba kiranshi  ba cikin rawan baki tace.

"Ban san me kake so in kira ka ba".Ajiyar zuciya ya sauke sannan ya zame ya ruggume ta jiki na rawa, cikin sauki kice min zaujina".Kai ta gyada mai tare da sa hannu tana goge hawaye a fuskar ta, a hankali yace "Kibar zubar min da wayenki masu tsadar gske a gareni kiyi shiru ki nitsu a hannun mijin ki kike".Shiru tayi sannan ahankali tace." toh ka tafi dakin ka".Tashi yayi yazau na cikin sanyi ya nuna mata harshen sa a hankali yace. Kiss me sai na tafi".Kafada ta make alamar bazata yiba ganin haka yace ."Toh a nan zan kwana kuma zanyi abin da nake so ko baki worke ba".Jin haka tace." toh rufe idon ka" Rufe idon yayi sannan ya zare harshen yana kadawa.

A hankali tasa bakinta  ta kan baki shi ta kamo harshen tamai wani irin kissing daya wanda ya kusan haukata shi ba tare daya saniba ya danyi kara mai dan karfi wanda har Mami taji sannan ya rinka sabbatu kasa kasa wanda duk Mami na dan jinshi. Riketa yayi cikin rawan murya yace. "wayyo Allah na Allah ka barni da Baby na" Ita kam fuskar shi take kallo tana mmkin hali irin na kanin nata.




Shiko mikewa yayi cikin kamo hannuta ya tsaida ta a hankali yace."Zuge min zip din rigar nan tawa zan tafi kema ki samu kiyi bacci dan ni kam na sani bani ba bacci dama zuwa nai ki danji dumin mijin ki in kuma ga ya jikin ki kuma kinki ki nuna min ciwo namu".Zuge mai zip din tayi shi kuwa ruggume ta yai cikin tsura mata ido yake shida mata Abida zata tare gobe.Itako Mami ido ta zubawa inuwar su ta jikin labule tana haggo jaraba da naci irin na dan nata. Ita kuwa Khadija a hankali tace."yayi kyau"Shi ko shafa kuma tun ta yayi sannan yace."Ke Abba yace sai kin worke zamu tare abin mu gani gaki shiya sa zan daga miki kafa dan kiyi garau da wuri  mu tare ba mai matsa min".Zame wa tayi sannan ta koma ta konta cikin sanyi tace." bacci nakeji"Shafa kirjinta yayi sannan ya rufe mata jiki ya manna mata kiss a goshi ya juya ya fita yana mai ce mata."I love you so much good night my dear" Yana fita tai baccin ta, shiko tafi yake kamar bugge, Mami kam kamar ta kurma ihu dan takaici. Shiko Mahmoud haka yai ta fama da begen marsa...........?

Page 34

Kuna raina brothers and  sisters na daku nake alfahari kune jinina farin cikina Allah ya barmu tare ya kara mana kaunar juna da shakuwa, fatan Alkhairi a gare kuSheik Muhammad Ali Garkuwa Doctor Usman Ali Garkuwa

Barrister Khadija Ali Garkuwa, Engineer Adam Ali Garkuwa, Mallama Hafsat Ali Garkuwa, Hamisu Ali Garkuwa, Auta yar kirki Rahama Ali Garkuwa, Allah ya bar kauna ya rayamu bisa imani?

Ya Allah ka jikan Captain Abubakar Ali Garkuwa, Rabbi ya kai haske kabarin ka.

A hankali lamari ya rinka juyawa komai ya fara sauyawa Khadija kwana ki sun dan ja lamirin yana yinta ya fara canzawa.Yau kusan kwana 25 da tare war Abida Amman Mami ta kasa ta tsare ta hana Mahmoud zuwa gida a cewarta ya zauna a gidan shi ya nitsu, In Khadija taga dama ta tiyi duk yadda zatayi, shiko tunda suka tare da Abida bai regeta da komai ba dan mahaifi shi ya wadata su da  duk wani abin bukatar rayuwa, Sai dai kuma bata samu kanshi ba tunda an hanashi ziyartar Babin shi.




Yau asabar tun waye war gari garin Adamawa aka tashi da yanayin mai dad'in gaskiya yanayin ne na damina ba rana ko kad'an sai iska mai sanyi dake kadawa. Haka ya tunzuro shaukin masoya ya tsuma masu rauni soyayya ma bare irin su Mahmoudu da yakeji duk duniya ba abinda yake marari sai matar sa a haka ya wuni cikin begenta Har zuwa la'asar sakaliya. Khadija kuwa gaba d'aya yanzu rayuwa ta juya mata ta tsinci kanta cikin wani yanayin sauyin da bata gane menene shiba sam tun randa Mahmoud ya aikata mata aika cecciya sam bata jin dadin jikinta wata muguwar kasala ta shiga rayuwar ta gashi bata iya cin komai sai abin zak'i-zaki sannan sai wani yanayin da bata gane k'amshi ko yaushe ita sai tai tajin kamar wari kawai take shaka ita da jin sa,ida sai in tayi bacci sa,arta daya data konta sai baccin a hakan taji ta gaji da zaman gidan shiya sa yau ta shirya kayan ta tsaf tace zata tafi gidan su Anty ko tace ta kira mijin ta ta gaya mai shine fa ta koma kan gado ta konta cikin kasala ta kirashi.

Yana ganin kiranta ya mike zaune cikin kula da kauna yace. Baby ya akayi me kike so?".Cikin fara jin bacci tace." Ayyah dama ina so inje gida ne gun Mama nayi kewarsu Fadil".A hankali ya sauke ayijar zuciya sannan cikin sanyi yace. Baki da lafiya ne najiki kamar baki cikin kuzari".A hankali tace." a'a lafiya ta lau. 

A hankali yace." to ki mike ki dauki photo yanzu ki turo min en gani in lafiya yarki lau".Baki ta tura cikin jin takaicin yadda yake juyata kamar wani ubanta,ta katse kiran daga konce ta dauki kanta sannan ta tura mai.




Yana gani ya mike tsaye rike da key tare da kiran ta yana."Kince lafiyar ki lau sannan kinga yadda kika rame meke damun ki toh gani nan zuwa yanzu wallahi".Ita kam da tuni ta fara bacci ture phone din tayi ta konta lup abinta tana bacci cikin kasala. Shi ko kai tsaye gidan ya nufa yana zuwa ya wuce parlon Abba inda yaji su Mami da Anty na ciki dan Abban yau ya dawo daga tafiya.Yana shiga ya gaida su Mami kam da ker ta amsa sannan ya gaida Abba tare da mai sannu  da hanya, cikin sanyi ya juya gun Anty a hankali yace. Anty meke damun Baby ne naga gaba daya ta rame".Ajiyar zuciya tayi tare da cewa. wlh nima ban san meke damun taba amman sam bata walwala kuma bata cin abinci".Abba ne ya kalle su cikin kula yace." toh kunje Asibiti ?".Mikewa yayi yana fita tare da cewa." bari muje yanzu"Kai tsaye dakin Anty ya wuce su Abba kuwa binshi sukayi da ido yayinda Mami ta watsa mai harara.

Yana shiga ya hankota konce lup abinta sai bacci take tana fidda numfashi a hankali. Ido ya tsura mata ganin wani irin fari da tayi har wani yellow-yellow tayi ga yar rama fuskar ta tayi fiyau sai kuma kirjinta da yaga ya wani d'an kara cikowa. A hankali ya  raba gefenta ya konta cikin lallabawa kar ta farka ya jawota jikinshi ya ruggume ta tsam a faffadan kirjinshi sai sauke ajiyar zuciya yake yana shafa bayan ta da gashin kanta.

Ita kuwa Khadija cikin baccin taji wani irin kamshi mai dadi yana ratsata, kamshin da taji ba abinda take so kamar ta dauwama cikin shakarsa shiyasa cikin kasala ta kara mannewa jikinshi a hankali tasa hannu daya ta sakalo wuyanshi sannan tasa daya kuma cikin sumar kanshi lokaci daya dumin jikin ta ya rinka ratsashi a hankali ya tsura mata ido cikin sanyi yace.




Baby na meke damun ki meke ranar min dake ban son ramewar ki ko kadan nafi mura dinki da kibar ki".Ita kam bata ma san yana yiba sai makaleshi take tana tayar mai da borinshi a haka tai ta shakar kamshin turaren jikinshi tana sauke ajiyar zuciya. A haka har yaji an fara kiran sallah ganin haka yasa ya d'an  zameta cikin sanyi ya mike har zai juya sai kuma yaji ta rike hannushi ido ya tsura mata ganin baccin take Amman ta makaleshi a hankali ya zare jikinshi sannan ya sumbaci pink lips dinta da su kayi sanyi kamar kankara.Da ker yaja jiki ya fita gudun kar Anty ta shigo, yana fita sukayi kicibis da Mami fuska a hade tace."in ka fita kar ka kuma dawowa ka wuce gidan ka"Toh yace cikin rauni kamar zai saki kuka.

Ita kuwa yana fita ta farka tashi tayi ta zauna tare da lumshe ido tana shakar kamshin da ya tafi ya bar mata a jikinta, jiki a macce ta kalli Anty cikin sanyi tace."Anty wannan kamshi faa ina kika samu turaren wuta mai dadi haka ko humra ne ni nama  kasa gane wanne irin kamshi ne mai dadi haka dan Allah Anty bani turaren".Ita kam Anty ido ta zura mata a hankali tace." Ni ba turaren da nasa a dakin nan sai dai in na jikin Mahmoud ne".A hankali tace, "Anty yazo ne? shine bai tada niba zan tafi yace in bari zaizo ya kaini" Itako Anty wucewa kawai tayi ta fita a ranta tana, "kwoji da shi dai Ku tare nima  na huta da rikicin ku"Ita kuwa Khadija wasa-wasa kamshi turaren take son shaka abusai karuwa yake mata gashi kamshi jikinta ya fara bacewa kamar ta share sai taji ta kasa lokaci daya warin da take ji kuma ya dawo sabon fil, Kawai sai ta zauna tana zubda kollah tana cewa Anty.

Warin nan zai kashe ni please Anty kice ya kawo min turaren nashi wallahi naji k'amshi ya kore min warin. Murmushi tayi sannan tace."ki kirashi ke da mijin ki ni me nawa a ciki? tunda warin ke kadai kikeji sai kace abin iska".Ni yata ta share batun amma koda ta kota baccin dare sai ta kasa bacci sai kamshin kawai take muradi ko tea dinma yau ta kasa sha.






A hankali ta jawo phone dinta ta kirashi, Shiko a wannan lokacin begen ta yasa dole yaje gun Abida ko ya samu ya rage zafin da yake ciki, tana bacci ya same ta a hankali ya konta gefen ta cikin sanyi ya jawota jikinshi a hankali ya fara aika mata wasu sakon nishi masu wuyar man cewa a hankali ta bude ido ganin zahiri ne ba mafar kiba yasa cikin farin ciki yau mijin ta ya san da ita sai kawai ta makaleshi cikin nuna mai kauna gaba daya ta riki tashi ya mance a duniyar da yake.

Yana cikin halin makanta da kuram ta yaji kiran Babin shi ya shigo woyar dan daga sautin kiran ya gane itace shiya sa cikin Wahala da kasala ya daga woyar murya na rawa yace." Baby na ya akayi ne me kike so? Ita kuwa  kuka kawai ta saki tare da cewa." turaren da kasa yau dinnan nake so ka kawo min na kasa bacci sai kamshi nake sonji".Jiki a sabule ya mike har yana kokarin faduwa cikin lallashi yace."Kiyi shiru kibar kukan gani nan zuwa yanzu zan kawo miki".Abida dake jin abin suke cewa cikin kirsa da salon.jan hankali  ta kamo hannushi cikin sanyi ta jawoshi jikin ta. A hankali ta rink'a murza shi tana juyashi gaba daya ya susuce ba abin da yake buka ta sai ita, a ranshi kuwa tuno kukan Baby yake amman kuma ko tsayuwa bazai iyaba bare yayi tuki haka ya mace kan Abidan a daya bakkaren kuma mamaki yake yadda bataji tsoron sa ko kadan ba, cikin kauda komai a ranshi yayi mata rumfa da kirjinshi, abin mamaki Abida ba tsoro bare kuka sai dai ta dan kamkame shi tace .

Wayyo Hamma zafi kamin a hankali".Shiko Mahmoud a nashi gefen sam bai zaton zai sameta budur waba  sabida yadda take sai dai kuma duk da haka budur cinta nada rauni dan ba wani jini ko wani azaba bare suma. kuma hakan bawai yana nunin ita ba budurwa bace. A a Sam budur wace sai dai abune dake  kan mafi akasarin yaranmu na yanzu budur cinsu na samu rauni ne tun a yarinta sanadin guje-guje da sallake ramuka da labbatu da hawa bishiya da daga Abu mai nauyi da yanayin yin aladah da cin Abu mai daci, duk suna rege karfin budurcin mace, ta yadda in ba na miji mai ilimi da sanin yanayin abin  ba sai sunyi zato zinace ta d'auke budur cin. So shi Mahmoud yasan da haka sai dai baiji yadda yaji akan Khadijan shi ba. Shiyasa da gari ya waye bai wani tsayuwa jinyar taba dan bata jin yatun ba bare a jinya ceta.





Kawai shiryawa yayi ya kaiwa Khadija turaren da take son, ita kuwa Abida abin sai ya cikata da takaici sai kawai ta kira Mami ta shaida mata  ga abin da ya faru gashi bata da lafiya kuma bai kulata ba. Shi yasa ita kuma Mami yana zuwa ta karbi turaren ta bawa Nabila tace ta kai mata tayi uwar da zatayi da turaren, sannan shi kuma tace ya juya yaje ya kula da marsa. 

Haka ya juya ba dan yaso ba yana komawa ta narke ita a dole bata da lafiya ganin bata mai lokacin take ya hatsala ya rinka fada."Ji Abida kikayi dan iskanci ke ina rawan kan naki ya barki kika adana kanki waike baki da lafiya wallahi in zaki mike ki mike dan ni banson rainin hankali jarabebbi ya kawai".Ita kam kuka kawai ta rinka yi ganin haka kuma ta bashi tausa yi nan ya zauna yai ta lallaba ta.

Ita kuwa Khadija ta fesa turaren har ta gaji sam bataji kamshin da take son ba, gaba daya sai ta kufula wato don tace tana son turaren ne shine zai kawo mata wani data matsa da fesawa sai ya rinka sata tashin zuciya dole ta hakura cike da takaici ci.Ta kirashi tana mita shi kuwa da iya gaskayar sa yake rantse mata wallahi shine turaren da tace ya kawo matan wanda ya saka taji a jikinshi. Ita dai fushi tayi taki yarda shiko Yana son zuwa Mami tace bata yarda ba a haka har sai da yayi sati 2 kafin yau ya matsa mata dan Allah zaizo tace yazo Amman bazai dade ba,yace ya yarda.

Yana zuwa bayan ya gaida Mamin shi ya shige dakin Anty yana shiga ya samu...............?

contact-form






Post a Comment

0 Comments