f Namiji Baya Ka'dan - 4 to 5

Namiji Baya Ka'dan - 4 to 5


Namiji Baya Ka'dan - 4 to 5


         NAMIJI BAYA KA'DAN


Page 4

Manna mata cup din yayi a bakinta, Sanyin cup din ya ratsata cikin jin sanyin ta dan kada mai ido allamar zan shanye fa ka rasa, Shi kuwa ido ya tsurawa fuskarta tare da kafesu kan pink lips din ta idonshi yana ganin yadda take motsasu alamar zata shadin.

Ido ya lumshe tare da sauke ayijar hrt ya daga  mata giransa daya cikin alamun kisha, aiko ta kara manne lips dinta kan Cup din shiko ya dan tura mata yana mai kashe mata ido d'aya, gaba daya ya mace da kallonta shiyasa har baisan sanda ya tura mata shi har ya haura sanan lips din ta na saman cup din Da sauri ta janye kanta cikin Sa hannu ta ture nashi hannun ido ta zare mai cikin hade fuska tace "Jifa zaka tura min har cikin hanci dan mugunta ai kai ka nuna bai dameka ba".

Murmushi ya danyi dan ganin ya cika mata lips dinta da fruit salad dincikin lumshe ido a ranshi yake ina ma da Aure a tsaka ninsu wallahi da da harshensa zai tsotse na kan lips din nata sai dai kuma ba dama. sai kuma ya dan sun kuyo yasa hannu saitin kan lips din nata a nufunshi in ta barshi da tafin hannu shi zai goge mata.

Ita kuwa ganin hakan yasa ta mike tana" Allah ko Mahmoud ka rainani "Shi kam murmushi yayi a ranshi ko cewa yake "Ai da sauran raini tunda har yanzu ban zamo shugaba a gareki ba"Cup din ya dauke ya sa harshensa yana lasar ta inda ta shadin  Ita kuwa wonke jikinta tayi sannan ta wuce dakin Mami ganin shuru bata shigoba ya sashi mikewa ya fito rike da pilet din abinci dakin Mamin ya leka cikin kauda kai yace "Khadija ana kiranki a phone"juyowa tayi tare da cemai "waye ne "Kafada ya d'aga tare da tabe baki yace " Na sani.






Ke da  buhun samarinki tarukuce zallah daga masu katon ciki sai masu bakin fuska".Mikewa tayi ta fito tana "Wallahi fadi kake kaima kasan wallahi ba Na kushewa a cikinni suma bawai suna gabana bane a a kaiwa banson wula kanta mutun ne".

Tsaki yaja tare da binta a baya yana tsurawa kugunta ido ganin yadda yake rausaya kamar da gangan take mai abin ma yake gani, a parlour Anty cikin kauda kai yace" kije ki kwanta ki huta dan dare yayi"hara ta cilla mai tare da cewa to Hamma Mahmoud ai dole kai guda ai dole na kwanta ko banjin bacci"Karisa shigawa yayi yana shafa sajen fuskarsa da dan cika izza yace "Ai na kaine dan girma ne dai Allah ya bani tunda yayini NAMIJI".

Tabe fuska tayi tare da cewa "Hmmm  ni ina da abin yi Dan wonka nake son yima"Juyawa yayi ya fita tare da cewa "Toh sai kin gama kimin flashing akwai magana"yana tafiya dakin su Abincin ya danci sannan ya watsa ruwa ya dawo parlour ya kwanta kan three stirs shiru yana jiran yaji kiranta amma shiru har zuwa kusan 9 sannan ya kirata yana mai tunanin ko wani mayenne ya tsareta da surutu, aiko yana kira bata daga ba har saida ya kuma na 3 sannan ta daga yana jinta rai a bace yace "Dawa kike magana tun dazu? Kuma me yake gaya miki?Sannan ba nace in kin gama kimin flashing ba"? tsaki ta ja sannan tace " Dan Allah mallam kar ka kara min zafi kan zafi"shiru yayi cikin hade fuska yace "zafin me kuma.

Tsaki ta kuma ja cikin sanyi da rawar murya kamar zatayi kuka tace."Ba ya Auwal bane ya kirani wai gobe Nazir zai zo sannan kuma jibi zai turo  iyayenshi gunsu Abba"Maganar ta sonki zuciyarsa har baisan sanda ya mik'e zaune ba Cikin Neman karin bayani yace "Ubban me zaizo ya miki? sannan me iyayenshi zasu zo yi mana a gida" Cikin sanyi tace " Wai Auren yake so ayi da wuri kuma shi ya Auwal yace ai shi Dan mutun cine",a kufule yace "Zancen banza ai kowa ma nason Auren da wuri ko an gaya musu kin resa masoya ne shi wayafi bukatar Aure zancen banza wallahi bazai yiwuba insha Allah zan dauki mata ki".






Ita har ga Allah gani take yana guje mata shiga wani haline bare da taji yana cewa" toh shi kuma a wurin daurin Auren zaice ya sake ki ko.

A sanyaye tace"Ni banson zancen wani aurema  yanzu wallahi ya Auwal ne ke son jaza min". Ajiyar zuciya ya sauke tare da cewa" Khadija ki dena cewa bakya son Auren shin kin manta shi Aurennan sunnace baba shin bakya fatan ki zama uwa ta gari ga yaranki Ke a zaton ki a shekara run kin nan za'a barki bakiyi Aure bane Sannan ai ke da kankima muddin kina da lafiya yes dole zaki bukaci Aired Ko so kike ai ta zagin iyayenmu ace sun zuba miki ido"?

Shiru tayi cikin sanyi jin zantu kanshi Na ratsata Dan ta tabbar gaskiya yake gaya mata. A haka yai ta mata jirwaye mai kama da wonka Wanda itako bata gane ba Har dai ta fara jin bacci cikin jin baccin da raunin murya tace."Mahmoudu bacci nakeji fa" dariya ya danyi cikin jin dadi Yace " Yau kuma Mahmoudu na zama ne Nana"? "Yes mana ba ka fiye son girma ba" a'a fa bani ke son girma ba Allah ne ya bani girman"Mika tayi cikin sanyi tayi hamma allamun baccin sosai, Shima mik'ar yayi tare da cewa.

"Kiyi Addu,a to"."Toh" tace tare da katse kiran Shiko gaba daya daran ranan ya kasa samun nitsuwa tunani yake da gaske fa ya Auwal gani yake bazan iya Aureba ko kuma mugunta ce shi yana can da matarsa Niko yana hada min zafi. A haka ya tashi ya sake watsa ruwa tare dayin alwalla yazo yai nafila tare da Addu'ar Neman zabin Allah Daga nan kuma yayi ta karatu kur'ani A haka bai samu yayi baccin kirkiba saida akayi sallan Asuba sannan ya dawo ya konta yasamu ya fara baccin.

Shine bai tashiba sai 11 dai-dai yana tashi wonka yayi ya sa manyan kaya ya fito ras sai k'amshi yake sumar kana sai sheki yake ya fito ras dashi. Cikin gida ya shiga kai tsaye d'akin Mami ya shiga kan gado ya sameta tana konce cikin sanyi ya zauna kan carpet ya kalleta a nitse yace."Mami barka da safiya"Cikin son d'an nata tai murmushi tace "babana antashi lafiya"Kai ya Dan Sosa cikin sanyi yace "Toh lafiya zance" ido ta tsura mai tare da cewa "Akwai matsala ne"?





Kai ya gyada alamun a'a dan baisan ta yadda zata dauki matsalan tashi ba. Kanwarsa Amira dake gefe ne ta kalleshi cikin raha tace "Hamma Mahmoud ni har yanzu baka bani gudumawar ka bafa gashi Aure saura 1 week"Mami ya tsurawa ido cikin yana yin ji yarinyar nanfa Amman ni in an tashi sai ace kar nayi magana dariya mami tayi tare da cewa Zai baki ai Amira"Shiko baki ya tabe tare da cewa "jeki kira min Khadija ta kawo min breakfast na"Mami ce tace "a'a ita Amiran ta kawo ma dan Khadija tayi bakin suna parlour baki"Zubbur ya mike tare da zare ido yana waya zo gun ta kuma Wai su yaune kam"?

yana kaiwa nan kuma ya juya ya fita Ita kuwa Mami zare ido tayi da bude baki Cikin tsoro tace"Amira kar dai mgnar yayanku gsky ne Na shiga uku Mahmoud son yarin yar nan yake Yaro kara mi da bazawara ina bazai yiwuba "Ita ko Amira cikin sanyi tace 
To Mami mene dan yazo Anty Khadija ai naga ba haramun bane ko"Cikin had'e fuska tace Ke baki da hankali Mahmoud ai bai kai Aureba sannan inzai Auren ma ya nemi dedanshi mana Amman ya sunkumo matar da tafi shi kuma sai Na kama cewa mutane  Mahmoud dana dan kwalisan nan ya buge da son bazawara wallahi bazata sabu ba"Haka dai tayi ta kumfar baki.




Shiko yana fita parlour ya wuce yana shiga tare da salam bai ko kalli inda Nazir yakeba yace "Wallahi yunwa nakeji kuma gashi ina son shiga school"Nazir dinne yace "Mahmoud kana gida kenan"? Yes yace ba tare daya kalleshi ba sannan ya juya gunta yana kizo ki ban in yaso ki dawo cikin girma Nazir yace "a'a Mahmoud kaje dai ka jira".

Tuka rinnan ya fada a ranshi tare da murtuke fuska ya juya zai mgn kenan ya Auwal ya shigo Wanda dama yana Parlon Anty ne suna tattaunawa kan Nazir din cikin hade fuska yace " kai Mahmoud me kakeyi a nan kaje Mami Na nemanka. Fuska ya kara murtukewa sannan ya fice yana to! yana fita gidan Goggo Zahra ya wuce   yana zuwa ko yayi sa'a  malam Abubakar nanan mijin Goggo Zahra kuma abokin Abbanshi suna gaisawa da Gaggo Zahra yace Goggo gun baba fa nazo.

To tace dashi tare da cewa "to tashi muje tun kan bakin su fara ta ruwa"Suna shiga parlon shi yaje gaban shi cinkin girmamawa ya gaidashi Ya amsa cikin son yaron dan yana da nitsuwa da cikar haiba cikin halin girma yace "Mahmoudu ya karatu ya su Abban ka"Kai ya dan sunkuyar tare da cewa "Alhamdulillah"Daga nan kuma sai yayi shiru tare da sunkuyar da kai Lokaci d'aya shiko mlm ya gane da magana a tare dashi Shiyasa cikin kula yace"Mahmoudu meke tafe da kaine ka gaya min kar kaji komai kaji ko" shiko cikin jin karfin guiwa yace."Baba dama......?

Page 5

S

ai kuma ya dan dago ya kalli mallam da yana yin nitsuwa, shi kuwa sai Gyada mai kai yayi cikin yanayin fadi ina jinka. Cikin nitsuwa yace" Baba dama ina son a taimaka a gayawa Abba abinda nake sone"Ajiyar zuciya ya sauke cikin sanyi yace "gaya min mene kake son"? A nitsa ya korowa mallam jawabin buka tarsa cikin hikima da shiga zuciyar mai sauraro ya kareshi zancen da cewa " Ni ko yau a shirye nake da Aurenta "Shi kuwa mallam Abubakar ido ya tsura mai a ranshi kuwa Allah ya godewa da ya tsare musu imanin yaron nasu ya samai tunanin gwara yayi Aure dan badan Allah ya tare shi ba zai iya aikata komai tunda har yakai matsayin da zai fito kai tsaye ya bayya na buk'a tarshi ga Auren.





Cikin kula yace."Mahmoudu Aure dai ina Aure kake so toh wannan ba wani matsala shi Aure nufin Allah ne kuma insha Allah gobe zanje muyi mgn da Abban naku Sannan ka dena damuwa da batun masu zuwa gareta in dai rebonka ce ba makawa zaka samu". Shi kuwa kai ya sunkuyar cikin jin dadi da karfin guiwa  yace "Baba Amman da yau za'ayiwa Abba magana dan fa su iyayen Nazir din sunce goben zasuzo ai kuma gwara mu rigasu".murmushi yayi tare da kallon yaron yana tunani shiko wanne irin hallitta  Allah ya mishi Cikin dan fara'a yace" to yau zanzo da dare"Toh yace cikin jin dadi tare da mik'ewa zai fita Adam da yanzu ya shigo kuma yaji maganar tasu kadan cikin mamaki yabi Mahmoud din da ido shiko hannu ya mika mai suka gaisa sannan ya juya gun Goggo Zahra ya kalleta a dan sokana ya karya wuya cikin sanyi yace "Ayyah Goggo Zahra baki yi Allah sanya  Alkhairi cikin Auren ba "dariya sukayi baki d'aya Adam yace "Tab har anyi Auren kenan har kuna Neman sanya Alkhairi mijin bazawara manya"Juyawa yayi gun Adam d'in cikin shafa kanshi yace "Sunnah ce babba Annabinmu ma da bazawara ya fara".

Mallam ne da Goggo Zahra sukace " wannan haka yake Allah baka ladan raya sunnar"Amin yace tare da yi musu slm ya tafi. A wunin ranar Mahmoud ya wuni cikin farin ciki sai dai kuma yakanji far gaba bai San ya iyayenshi zasu dauki zancen ba sannan uwa uba Khadijan, Cikin wunin ya kuma gano yadda zai boye zancen gareta in yaso sai taji abin daga baya, Da dare bayan anyi sallan inshah Malam Abubakar ya fito cikin kamala bai zame ko ina ba sai gidan Alhj Ibrahim. cikin mutun ta juna suka isa parlour shi Bayan sun gaggaisa malam ya gyara zama tare da gyaran murya cikin nitsuwa yace."Ibrahim wata magana ce mai mahinmanci ke tafe dani fatan zamu samu fahimtar juna"Shima zaman ya gyara tare da juyowa gareshi cikin kula yace."Insha Allah zamu fahimci juna".Kai ya jinjina sannan cikin hikima ya koro mai jawabin da Mahmoud din yaje ya fada mai, Shiru Abban yayi tare da jinjina kai sannan ya kalli Mallama Abubakar tare da sauk'e ajiyar zuciya yace.





" Abubakar yanzu kai me ka fahimta a zancen Yaron nan, Yanzu ina Mahmoud ina Aure? yanzu anyama Mahmoud yasan me ake cewa Aure? Abubakar Yanzu nefa Mahmoud  d'in ya jona University anya yaro nan yasan me ake cewa Aure ai ko yayunshi mata ban taba Aurar dasuba har sai sun gama secondary sun fara zuwa F,C,E kafin suke Aure"Tunda ya fara maganar Mallam Abubakar ke binshi da ido har saida yazo k'arshe sannan yace.

"Amman nayi mmkin jin zantu kan nan daga bakinka shin A shari'a ace akece sai yaro yayi digiri zaiyi Aure? Shin Wanne matsayin da sharad'u musulunci ya gindayar in NAMIJI ko mace sun kai za'a basu damar suyi Auren.

Shin a cikin su wanne Mahmoud ya gaza bai kaiba? Ibrahim ase baza ka marawa Mahmoudu baya ba ko dan a kauda shi daga sharrin zina, shin baka tsoro yaron fa ya fito fili yace Aure yake so in mun hanashi zai iya aikata komai shin kana tunanin bazai san ya zai zauna da maceba? Ko ka manta Mahmoudu yaro ne mai ilimin Addini duk abin da kake tunani bai saniba Kur'ani da hadisai sun sanar dashi, Haba Ibrahim ase kaima kana da tuaninnan Na tauye rayuwar yaro ko yarinya Wai da sunan sai Sunyi karatu mai zurfi kuma kana sane da illan da hakan ke jazawa yaran mu shin kasan irin halittar da Allah ya masane? kana da yakinin zai iya danne buka tarsa har yayi shekarun da kake tunani?  Kuma kana da dukiyar da damar da zaka warewa rayuwarsa da matarsa komai cikin wadata haba Ibrahim kayi tunani mu a shekara nawa iyayenmu suka Aura mana mata"?

Tun da ya fara jero mai tabb'ayoyi  sai shiru yayi maganganusa Na ratsashi cikin sanyi ya rinka gyada kai, alamar a'a.

 Shi kuwa mlm cikin sanyi yace."Toh matukar dai ba so kake muyi sanadin yaduwar barna da fasadiba  to ayi mishi abinda yake bukatar dan wlh illace baba iyaye su kafe kan yayansu bazasu yi Aureba har sai sunkai wani mataki a karatu boko hakan Na jawo yawan barna da fasadi ".

Kai ya kinji yace."Toh"ganin kamar har yanzu bai nitsuba da abin gaba yasa Mallam Abubakar ciro woyarsaMahmoud din ya kira yana dagawa yace."Kazo gani a Parlour Abban ka".Toh ya amsa tare da tasowa cikin happy ya iso parlour, Yana shiga gaban su ya zauna a kasa kan carpet cinkin girmamawa yace." Baba gani"Abba kam ido ya tsura mai cikin mamaki Shiko kai ya sada kasa.





A hankali Baba yace."Yana da kyau Abban ka yaji buka tarka daga bakinka"Kai ya kuma shafawa sannan a hankali yace."Abba dama eh ni  dama Abba ni Aure nake sonyi kuma Khadija ce nake so sannan mun gama mgn da ita  ni nafi son ayi Auren nan kusa".Abba kam tunda ya fara maganar ya bude baki da mmk yana binshi da ido shi har tsoro Yaron ya bashi (wai Aure nake so)Mallam Abubakar ne yace."Toh Ibrahim kaji ko"?

Yes yace cikin sanyi sannan ya kalleshi cikin kura mai ido yace." Mahmoud Aure kake so ko"? Kai ya gyad'a tare da cewa "yes"Abin yanzu dariya ya bawa Abba shiyasa cikin sanyi yace."Wato kun gama shirya zancenku kai da Khadijan. ita Khadijan ta yarda da Auren"?Kai Mahmoud  ya isa dan duniyar domain ta kar karewa yayi ya rinka tsara zance yadda abin zai tafin mai dai dai Gyara zama yayi cikin  sanyi yace."Yauwa Abba daman mun gama maganar da ita ita tace duk abinda za'ayi kar a kirata Dan kunya yakeji ta kuma amince dani shiyasa ma tak'i komawa gidan Sulaiman"Ido Abban ya tsura mai cikin son gane gaskayar zance sai kuma yace "Khadijan ko  ta amince"?

Yes yace cikin k'arfin hali Baba ne ya kalleshi cikin sanyi yace." toh  tashi ka tafi" toh yace tare da mik'ewa ya fice abin shi.

Mallam Abubakar ya juyo gunshi cikin mgn irin ta manya yace."Toh ka ga da idon ka dai tunda sun dai daita Kansu to kar a shiga hakinsu Maganar. Khadija kuwa ni inaga kunya takeji ace ita bazawara zata Auri  saurayi kuma k'aninta dan haka kar a tuntubeta da zancen In inna samu zama zama nanda kwana 4 zanje gun Alhaji Sani muyi mgnar zanzo mu tafi da kai dinKuma ko iyayensu mata a bari sai mun gama komai a gaya musu kasan zasu iya yin k'ananan mgn ganu a kai. 

A haka suka Ajiye shawara shiko Mahmoud duk abinda ake ciki mallam kan kirashi ya gaya mai. sannan sunje sun samu Baba Sani Shi ba Abin da yace sai sanya Alkhairi. Sannan sun tsaida zance za'a daura Auren randa za,ayi na Amira. Shi kuwa Mahmoud yana sane da komai Amman baiyi gigin gayawa Khadijan da itako bata san komai ba akan zancen.

Sai dai yana yawan shige mata shakuwa kuma mai karfi ta kara shiga tsaka ninsu. Yau ta kama jumma'a kuma gone asabar ne ta kama Daurin Auren Amira da Amir dinta sai kuma Mahmoud da Amarya Khadija da bata san da zancen ba.





Ran jumman kuma akayi walima mai kaya tarwa. Da daddere bayan sallan insha allah Khadija ne cikin sauri ta nufi dakin su Mahmoud d'in cikin dan hade fuska ta leka parlon hankoshi tayi yana kwance kan 3 str daga shi sai three quarter a jikinshi, ganin shi hakan sai taji wani irin nauyi ya rufeta da sauri ta juya tana.

Dan Allah ka fito kazo ka kaini Target zan karbo dinku nanmu gun Yazid yace yana jirana".Cikin kasala ya mike tare da rataye rigarsa a kafada ya fito ya tsaya a gabanta da sauri ta kuma juyawa dan wallahi bata son ganin shi hakan Shi kuwa rigar yasa cikin kasala yace.

"Muje ko".Ita kam tuni tayi gaba cikin mota ko cikin sanyi ya dan rink'a mata hira har sukaje suka karbo dinkunan suka juyo suna dawowa. tukin yake cikin sanyi da k'orewa tafiya yake a hankali sun mik'e kan titin da zai maidasu cikin Yola a hankali kamar maiyin rada cikin kasala da wani yanayi ya juyo yana mata wani irin kallo  yace. Khady gobe fa...


Post a Comment

0 Comments