NAMIJI BAYA KADAN
Page 16
Tana shafa sajen fuskar shi dake konce tsap, Fuska ya kuma murtukewa tare da yimata kallo marar dadi, Itako, ko a jikinta sai hannunta tasa ta sankalo wuyanshi cikin kissa da kaunar shi ta dan yi far da ido tare da manna mai kiss a lallausan kuma tunshi cikin rad'a tace."Good morning my dear, fatan ka tashi lafiya ina nan inata kewarka sai yanzu na samu nitsuwa dana ganka".Hannu yasa ya dan tureta cikin kauda kai ya juya gefen Khadija dake baccin ta cikin konciyar hankali, ita kuma Abida k'ara matsoshi tayi zata kuma shigewa jikinshi da sauri ya daga mata hannu murya a dakile yace."Wai ke kam bakida kunya ko kadan ne? shin bakisan kunya ado ne ga mace ba, ji yadda kike wani shige min ko tsoro bakyaji bare kunya toh me hakan, me kikeso ko tsabar rashin ta idone?".Baki ta tura cikin hade rai tace.
Kawai sai taji hawaye shar-shar dan harga Allah tana kaunar Mahmoud, cikin takaici ta juya ta fice. kai tsaye bedroom din, Mami ta wuce, tana zuwa ta fada kan gado cikin sanyi ta manna kanta gefen Mami dake zauni ta saki kuka mai sanyi. A rude Mami ta tallabo ta cikin mamaki tace."Abida me ya faru? me ya miki dan marasa zuciyan?".Cikin kuka tace." Mami sam Hamma Mahmoud bai sona bai kauna ta bai son ganina sai wannan mayyar mai kama da aljana, Mami kiga ciwon da ya jimin dan kawai naje gaida shi "A harzuke tace." Shi Mahmoud dinne ya ji miki wannan ciwon kan wata banzar bazawara, lallai kuwa ya takalo wa kanshi fitina wallahi sai ya saki shegiya Yar masu nacin tsiya".Haka tai ta kumfar baki sannan ta lallaba Abida tare da cewa.
Me haka zakazo ka sani a gaba ina bacci gaskiya ni ban fiye son nacin kallo hakaba yes".Shi kuwa ajiye cup din tea din yayi cikin sanyi ya zauna gefen ta tare da kamo hannunta ya juyo ta gaban shi tare da karya wuya cikin rada yace.Ya zanyi ganinki ne kawai ke sani nishadi shiyasa ya zama dole Na kalleki ki dan na samu kokolwata tayi aikin daya kamata".Tureshi tayi ta mike tare da juyawa zata shiga bedroom yai maza ya ruggumo ta ta baya tare da tura kanshi tsakinyan wuyanta da kafa danta jiki a mace yace. Ki shirya zamuje wani wuri akwai abinda zamuyi.
Ba dan yaso ba ya shiga cikin murtuke fuska yace."ki fito mu tafi "Ita kuwa bawai dan ciwon ba a,a kawai dai ta ganta gata gashi shiyasa ta mike tana dan dinkisawa ta bishi kai tsaye kermis ya kaita gun Abokin shi Nasir ya dan wonke wurin sannan ya bata magani suka juyo gida. Ita kam Khadija bata sake bin ta kan zancen saba, Mami na masifa ba Wanda ya kulata, da dare Abida ta tada kadifiri wai zafi takeji, Ita kuwa Mami sai cewa tayi." kije gun mijinki inma asibiti zaku koma sai Ku koma"Ita kam sai zamewa tai ta nufi part enshi inda shiko ya konta ya d'anyi bacci kadan zuwa 11 ko da rabine ya lallaba yaje gun abar kaunar sa,yana cikin baccin yaji kamar motsin mutun a gefenshi cikin sanyi ya juya tare da lumshe ido jin ya sauke hannushi kan kirjinta cikin lumshe idon ya danyi shiru ita kuwa sai kara matsoshi tayi tare da narkewa jikinshi tana shafa sajen shi shima jin gaba daya ta narkar dashi yasa ya kara jawota a hankali ya rinka tura hannu shi cikin yar rigar jikinta cikin sanyi ya lalubo breast dinta yana mai maida numfashi, ita kuma sai binshi take da salon kauna gaba daya ta ruda shi. Ido a lumshe ya jawota jikinshi cikin sanyi ya....
Page 17
Shi kam Mahmoud mamaki yake matuka wato dan Adam kowa da bukatar sa tsoro ta bashi a ganin shi dole budurwa kam ta cika da tsoron kirjin namiji haka kuma kunya tana hana wani zubar ajin shinwai wannan wayewa ne ko rashin kunya?".Zamewa ya danyi sannan ya kontar da ita kan pillow shi kuwa ya sauka daga kan gadon rike da pillow da nufin zai koma kan carpet ya konta. Kawai sai ji yayi ta ruggumo shi ta konto kan bayan shi cikin rada tace."Meya sa kake guduna? nifa matar kace kai miji nane kanme zaka hanajin dumin jikin mijina ko hakkina kake shirin danne min, ka kuwa san Allah yana ganin duk rashin adalcin da kake shirin gwada min".Bai kula taba sai shiru da yayi yana jin yadda ta hade kirjinta da bayan shi tana wani goga mai yan kaffafun breast dinta tasa hannu tana murza k'irjinshi. Abin ma tsoro ya bashi,"anya wannan bata san namiji ba kuwa?".Yana cikin tunanin yaji tana cewa." Me take dashi wanda banda shi dame ta fini sannan ita ko yaushe kana like da ita".
Cikin fushi ya juyo ya raru mota ya matse breast dinta cikin dakilewa yace."Ina abin yake me kike dashi irin na matar da nakeso me zanyi da ramarki kina nan ko kirjinki bai gama cika ba sai jara bar tsiya da son mazan tsiya kin biyoni har daki dan naci ni da kike gani baki cika cikan da zan iya ratsaki ba me zan samu a gareki yarinya karama dake sai fitinar tsiya jara bebbeyi kawai".Tunda ya fara surfa masifan tayi shiru tana jin yadda ya matse breast nata cikin takaici ta saki kuka tare kife kanta.
Daga yau kar kikuma zuwan min daki ban bukatar komai daga gareki tunda dama an gaya miki bazaki tare ba sai na gama karatu dan haka ki kiyaye wallahi kika kuskura kika sake zuwa kika zo kika matsa min zan babballa ki aikin banza yarinya kamar mayyah".Sannan ya tura ta ciki ya kuma jawo kofar ya rufe. Kan kujera ta fada kawai ta saki kuka. Shiko yana komawa bacci ya gagara ba Abinda yake bege sai jikin khadyn shi gaba daya ya kasa konciya dole ya fito sadaf -sadaf ya nufi cikin gidan. Ita kuwa Abida Kukanta ne ya jawo hankali Mami. A rude ta fito parlon bakin ta har yana rawa tace." Ke Abida me ya miki kiyi shiru ki gaya min me ya aikata miki?".Cikin kukan ta yashe kab yadda sukayi ta gaya mata, aiko Mami ta cika pim fashewa kawai zatayi bakinta sai rawa yake ta kasa magana tana cikin hakane ta haggo inuwar sa yana gilmawa cikin hasala ta bude kofar a fusace tace."Kai zo nan shanyeyye bita zaizai".
Yana zuwa ya bude baki zai magana kenan ta kifa mai wani wawan mari. Dafe kuncinsa yayi cikin tsoro da razana lokaci daya cikin jin zafin ya kuma jinta cikin kaushin murya tace.Wallahi ka isoni ka kureni Na rantse da Allah sai ka saki Khadija daga yanzu nan zuwa wayewan gari wlh sai ka saketa ba dai a kanta kake tozarta yar,'yar uwata ba?". Shi kam Mahmoud kai ya rinka juyawa tare da rumtse ido yace." kiyi hakuri Mami wlh ni ba Abinda Na mata Mami wallahi Khadija kam bata da laifin komai a wannan abin".Cikin fada tace.
A ranshi yake mamakin ko wacce mace da irin halittar ta Khadija da ake gani bazawara sannan ita ya dace ta maka lemai a matsayin ta na ta saba zama da maza, amman sai sabanin haka ido ya kuma lumshewa a fili yake gano fuskarta yadda take razana da firgita tana mai zuda kollah in ya matsota wanda har yau ta kasa maida mai martani ko daya daga cikin salon da yake mata, cikin tunanin yake tuno ko dai bata da lafiya ne ko shine dalilin da yasa ake sakinta ko dai ita haka Allah ya yita bata da buk'ata ko shauk'i.
Cikin tafiya duniyar tunanin Khadija yaji wani irin salon da Abida kemai wanda gaba daya yajita, jikinta sai rawa yake makaleshi tayi cikin shauki, A sabule ya bita da ido rigar jikinshi ta rinka balle batur dinshi, sannan a hankali ta shige jikinsa tare da ruggume shi tana maida numfashi.
Shi kam Mahmoud mamaki yake matuka wato dan Adam kowa da bukatar sa tsoro ta bashi a ganin shi dole budurwa kam ta cika da tsoron kirjin namiji haka kuma kunya tana hana wani zubar ajin shinwai wannan wayewa ne ko rashin kunya?".Zamewa ya danyi sannan ya kontar da ita kan pillow shi kuwa ya sauka daga kan gadon rike da pillow da nufin zai koma kan carpet ya konta.Kawai sai ji yayi ta ruggumo shi ta konto kan bayan shi cikin rada tace.
Ita kuma kukan ta rinka yi tana tausaya wa kanta dan Allah ne ya jarabci zuciyar ta da son Mahmud ba yin kanta bane sonshi ne da sha'awarsa ke tsuma ta. Shiko jin zata matsa mai da kuka gashi ta to no mai fitina so kawai yake ya jishi jikin Khadijan sa.Cikin sarke war voice ya mike tare da kamo hannuta ya tsaida ta ya gyara mata rigarta yaja hannunta fii har zuwa bakin kofar parlon Mami cikin nuna ta da yatsa yace."Daga yau kar kikuma zuwan min daki ban bukatar komai daga gareki tunda dama an gaya miki bazaki tare ba sai na gama karatu dan haka ki kiyaye wallahi kika kuskura kika sake zuwa kika zo kika matsa min zan babballa ki aikin banza yarinya kamar mayyah".Sannan ya tura ta ciki ya kuma jawo kofar ya rufe. Kan kujera ta fada kawai ta saki kuka.
Shiko yana komawa bacci ya gagara ba Abinda yake bege sai jikin khadyn shi gaba daya ya kasa konciya dole ya fito sadaf -sadaf ya nufi cikin gidan. Ita kuwa Abida Kukanta ne ya jawo hankali Mami. A rude ta fito parlon bakin ta har yana rawa tace.
" Ke Abida me ya miki kiyi shiru ki gaya min me ya aikata miki?".Cikin kukan ta yashe kab yadda sukayi ta gaya mata, aiko Mami ta cika pim fashewa kawai zatayi bakinta sai rawa yake ta kasa magana tana cikin hakane ta haggo inuwar sa yana gilmawa cikin hasala ta bude kofar a fusace tace."Kai zo nan shanyeyye bita zaizai".
"Yanzu daka korota kaci Zara finta uwar me zakaje yi a dakin can din?".Cikin sanyi da inda-inada yace." Humm dama phone ne zan dauko".Cikin tsawa tace.Ji gaba daya sun susuta ka sun maida ka ma karyaci wai phone din ka wannan kuma menene a hannun ka?".A hankali yace." A a dayan phone dinne".Mari ta sake zuba mai sannan cikin bada umurni tace..
contact-form
0 Comments