f Namiji Baya Kadan_ 21 to 22

Namiji Baya Kadan_ 21 to 22

    

Namiji Baya Kadan_ 21 to 22

             NAMIJI BAYA KADAN

Page 21

Kan nata tattausan harshen ta ya cabke cikin kewar ta da begenta ya rinka tsotsarta tamkar ya samu lolipop. Ita kuwa ido ta lumshe dan gaba daya ya juyata ya hanata sakat sai kamo ta yake yana manna ta da jikin shi yana wani irin numfashi. Gaba daya ya rude ya rudata cikin rawan jiki ya zame bakinshi daga nata a hankali ya dan zauna tare da jawota jikinshi kan cinyarsa ya daura ta hannun shi sai rawa suke  a hargitse ya dire hannushi kan dukiyar fulanin ta ya rinka matsa su da shafa su yana mai sarrafa ta cikin iyawa da korewa.

Ita kuwa tureshi take cikin raunin murya irin Na Mara lafiya tace."Wayyo Allah na ka barni mana  nona Na zafi me kaha wallahi banda lafiya zazzabi ke damuna. A hankali ya kai bakinshi kan kunneta cikin rada yace.

" Ba zan iyaba na gaza, hakuri na ya kare ina bukatar jin dumin jikin ki khady bazan iya barinki a wannan dare mai cike da ni,imomi ba ki jikaina ki matso gareni".Sosai jikinshi ke bari muryar shi Na carke wa sai numfashi yake fiddawa sama-sama. Kara matsota yayi cikin buka tuwa yace."Duk Abinda nai miki sonki ne sanadi bazan iya hakura da keba ki barni Khadija a Yau din nan mu cika igayar Auren mu".Tureshi tayi ta tashi zaune zata mike ya kuma jawota kan ruwan cikinsa cikin rudewa ya rinka juya mata kai alamun kar kiyi min haka karki gujeni dan zuwa yanzu ko yace zaiyi magana bazai iyaba, daya bude baki sai yaji numfashi sa Na fizga sai jikinshi dake bari kamar mazari.


 Kontar da ita yayi cikin sanyi ya mata rumfa da faffada dan kirjinshi harshen sa ya zura mata cikin bakinta alamar ta kama ta tsotsa ito ko sai kauda kai take tana sa nata harshen tana ture nashi.






Ganin bazata yiba yasa ya sake mata nauyinshi kan kirjinta tare da, tallabe kanta ya kara hade su da kyau.Cikin wahala da nauyin shi ya mata yawa kan kirjinta tuni ta fara jin numfashin ta na daukewa jikin wahala.Ta cabke nashi harcen ta fara mai wani irin salon kiss da yasa shi sakin wani numfashi da yake shirin fita da ranshi gaba daya jikin shi ya dauki wani irin kerma a hankali ya zame k'irjinshi tare da kara tura mata harshen sa sannan yasa hannu bibbiyu ya rink'a murza kirjinta yana wani irin nishi kamar zaki gaba daya jijiyoyin jikinsa sukayi rud'u-rudu. Ita ko zuwa yanzu tsoro da firgici sun cikata sai zame bakinta tayi cikin kuka ta rike hannushi tana juya mai kai da zubda kollah. Bai kula taba sai sunko yayi ya rinka juyawa da  yayi ya rinka bin duk jikin ta da subbata wuyanta ya rinka shafawa har zuwa kan kirjinta a hankali cikin tafiyan tsutsa ya gaggaro kan cikinta harshen sa yasa cikin hudan cibiyar ta yana wani irin lasa da huta mata iska daya hannushi kuma ya daura kan bresat dinta yana wani irin murza shi a hankali ya maida kanshi kan mararta cikin wani irin salo yasa harshesa yana mata wasu launuka masu wuyar man cewa .

A hankali jikinta ya fara amsar sakonnin shi ta rinka wani irin mika tana kamkame hannushi  tana wani sassan yar ajiyar zuciya. A hankali ya dawo da kanshi saitin kunneta  dauke war numfashi da in,na da rawan murya yace."Ya dai Khadija me kike ji ne me kike so nai miki?".Kai ta rinka juyawa tare da rumtse ido dan tsabar kunya da takaici wai yau ace Mahmoud ne kan ruwan cikinta har yana tsotse duk wani sashi na jikinta har yana tabbayar ta me takeji.

A hankali ya kuma manna bakinshi kan dukiyar fulanin ta yana tsotsa kamar yaro. Hannuta tasa cikin sumar kanshi a hankali tace." Please kabar ban so".ido ya tsura mata cikin rawan jiki kar-kar yace."Kin tabbata bakya so khady bakya so na barki?".

Ya fada yana murza hannushi kan mararta wanda hakan yasa ta yunkuri da karfi ta fada kan kirjinshi tana tura kanta tsakanin wuyanshi da kirjinshi tare dasa hannu ta damke hannu shi tana."Wayyo Allah naaa Mahmud barni bazan iya ba zafi ina jin tsoro wallahi bazan iyaba".Sosai jikinshi ya kara narkewa jin yada take wani irin kiran sunan shi in bai manta ba tun randa aka d'aura musu Aure bai sake jin ta kira sunan shi ba, sai yau sannan wani tunani ya darsun mai a rai shin wai zafi takeji.






Ita kuwa zuwa yanzu tsoro ne ya rufeta haikan kadaran yadda taji kanin nata yake shirin rebata da budurcin ta. Shiko fuskan ta ya tallabe cikin rawan jiki da kai ya rinka juya mata kai alamar "please barni na samu nitsuwa dake daure ki bani hakkina"Ita ko tureshi tayi cikin karfi da tsoro ta sauka kasa jikinta duk sai bari yake.

Zaninta ta lalubo zata daura ta gudu har ta juya taji yayi wani irin gurnani cikin tsoro ta juya ta zuba mai ido. tashi yayi zaune cikin azaba ya durkusawa kan gadon ya matse hanna yenshi cikin cinyoyin shi ya rinka hada kanshi da kan gadon yana murzawa. Ido ya tsura mata cikin azaba ya murza kanshi kan kafadar shi yayi wani irin zura da idon shi, baki ya bude da nufin zaiyi magana kuma sai kawai numfashi sa ya.

Carke duk idanshi suka kafe alamun zai iya suma koma mutuwa baki daya. Allah sarki mace mai rauni da tausayi bare kuma dan uwa kuma d'an uwanma da suka shaku. Gaba daya sai ta tsure ta juya cikin tsoro ta haura kan gadon kanshi ta tallabe cikin kuka tace."Broz zaka jiwa kanka ciwo fa ga yadda numfashi ka ke fita".Shiko yana jinta a jikinshi ya yawota da karfi ya kontar da ita a hargitse ya mata rumfa da kirjinshi tare da matse hannuta.Cikin fizgar numfashi da magana yace "zan mutu in ban rabe kiba"Ita kuwa kuka tasa tare da rike damtsen hannushi  tana."Wayyo Allah na wallahi ban tabayi ba ina jin  tsoro  wallahi Mahmoud kafin karfinta zaka cutar dani".

Ai bai jinta bare ya sahir ta mata, gashi shi a zatonshi ita yar hannuce al halin kuwa bai saniba fili take a leda rashin  sanin yasa ya mata shigan karfi da tunanin ba matsala.Ita kuwa Khadija cinkin wani irin bakon yanayin da taji ya ratsa rayuwar ta azaba mai tarin yawa ta sonki dukkan jikinta cikin rashin sanin halin da take ciki ta kafe yatsunta a damtsen hannun shi har saida hannun nata ya kama karkarwa  fara tun ta suka soki jikinshi da karfi ta yunkuro ta tura kanta cikin  kirjinshi cikin azaba ta tsaki wani irin kara mai karfi tare da mimmik'e kafafunta dan azaba.






Shi ku cikin jin abin da baiyi zatoba ya kara manna mararshi kan tata marar lokaci daya ta wani yi  wani irin firgiceccen....

Page 22

Karan da tayi sai da Anty ta jita Mami dake part din Abba ma ta danji k'aran kadan. Ita kuwa cikin azaba ta kakkame shi tana mai wani irin kuka da bashi hakuri da tuba da magiya juya kanta kawai take dan zafi da radadi. Shi kuwa zuwa yanzu bai san duniyar da yake ba, bare yasan halin da take.

Can zuwa dan wani likaci tayi wani irin yukkura ta damke hanna yenshi tare da sakin wani irin wahalellen kara cikin Jan numfashi sai ta kuma sakewa ta maida kanta jikin pillow a sume tai luf ba numfashi bare kuka ko motsi.Shi koma har saida  hakarsa ta cimma ruwa, sannan ya sahirta mata, cikin wani irin sanyi da yaji yana ratsashi ya zame ya konta gefen ta cikin karfin hali da rawan sanyin yasa hannu ya jawota jikinshi ya ruggume ta cikin kirjinshi tare da jawo blanket ya rufe su kanta yake shafawa yana dan bubbuga bayanta yana mai rawan sanyi so yake yayi magana amman ya kasa gashi shi baima san a sume take ba, daya bude baki zaiyi mgna sai yaji numfa shinsa na fizga hakoran sa su rinka dukan juna yana kat-kat, sai kara ruggume ta yake wai ko zaiji saukin sanyin da yakeji amman ina a haka yayi ta rawan darin har aka fara kiraye kirayen sallah.


Yana ji yana son tashi amman ya kasa sai kar karwa da yake ko magana ta ga gareshi yanaji har aka shiga sallah ya kasa tashi. Cikin ranshi ya rinka Addu, aAna idar da sallah ya fara jin wani irin zufa na keto mai tako ina daga cikin naman jikinshi yake jin zufar na tsatstsa fowa, a hankali yaji kuzarin shi ya dawo, cikin sanyi da tausaya mata ya dan zameta jikin shi tare da shafa kanta ya subbaci goshin ta, cikin rawan murya yace.






"Khadija bani da abin da zan biyaki da wannan kyautan budurcin da kika min sai dai nai miki Addu,an rabbi ya biyaki da jannatul Firdausi domin kin gama min komai a rayuwa ta kin bani abin da banyi zaton samun shi ba kin sa rayuwa ta cikin farin ciki, fatana ubangiji ya cika rayuwar ki da farin ciki kin gama min komai".Haka yai ta sabbatu ba tare da sanin halin da take ciki ba sannan ya juya ya shiga toilet a nufin shi yayi wonka yazo yayi sallah sannan ya taima ka mata ya gyara ta itama kafin Mami ta dawo.Wonkan yayi sannan ya fito ya zura jallabi yarsa sannan yayi sallah tare da zubawa Khadijan shi addu'oi.Yana idarwa ya koma kan gadon a hankali ya zauna gefenta tare da jawota jikin shi. a hankali ya zubawa kirjinta ido cikin mmk da firgici ya kara jawota ganin bugun zuciyarta baya harbawa, kunneshi ya kifa kan kahon zuciyar ta dip yaji ba motsi a  hancin ta ya dan manna yatsarshi nannma ba numfashi, a tsori ce ya kara tallabo ta cikin rawan jiki da murya yace.

" inalillahi wa inna'ilaihi raji un, Khady, Khady meke faruwa da mu Khadija tashi kar kiyi min haka".Sai kuma ya mike cikin tsoron ya dauki zanin ta ya daura mata sannan yaja dan gun tun hijabin da tazo dashi ya samata tare da mikewa ya debo ruwan sanyi yazo ya jawota jikin shi yasa hannu yana shafa mata ruwan a fuskar ta da kirjin ta Amman ina ko motsi batayi ba.


Cikin kaduwa ya fito parlon yana fita sukayi kicibis da Mami data shigo yanzu. Ganin shi a rude kamar wanda yayi kisan kai yasa tayi kanshi da sauri cikin tuhuma tace."Kai Mahmoud lafiya kuwa meke faruwa me ya firgi taka haka?".Cikin tsoron ya kalli Mami fuska a karye yayi kalan tausayi sai kuma kawai ya nuna mata cikin dakin tare da cewa.






"Mami bata numfashi zuciyar ta bata bugawa Mami ki duba min ita wallahi ina jin tsoro kar Na rasata".Kalaman shi sun kulle mata kai amman kuma sai kawai ta shiga dakin cikin mmkin ta karisa gefen gadon ido ta zare ganin, Khadijan ce konce kan gadon kuma gata a sume duk gashin kanta a hargitse sannan daga kasa inda take konce jinine a wurin. Kai a kulle ta yamutsa fuska cikin son gani me ya jawo wannan lamarin ta juya ta fita parlon a parlon ta same shi yana ta safa da marwa, cikin daga murya tace," kai Mahmoud me ya samu Khadijan ka gaya min meke faruwa da ita?".

Ido kawai ya sunkuyar  cikin kunya dan bai san me zaice da ita ba. Anty kuwa tana kofar parlon ta tana jin abinda Mami ke fadi ta nufi dakin Mamin cikin tsoro da kaduwa, dan dama a firgice ta kwana tunda taji muryar Khadijan tana kuka sannan gashi gari ya waye bata dawo gunta ba.Tana shiga ta kalli Mami cikin tsoro tace."Mami ina Khadijan? meke faruwa da ita?".

Da hannu ta nuna mata dakin sannan ta juya ta shiga Anty da Mahmoud din suka bita a baya. Suna shiga Anty kam ta ruggume ta cikin tsoro tana kiran sunan ta, shiru ba motsi Mami ce ta debo ruwa mai sanyi kalau tazo ta fesa mata a fuska.

Lokaci daya tayi wani irin ajiyar zuciya sai kuma ta damke hannun Anty da hannuta daya hannuta daya kuma ta damko hannun shi cikin kukan wahala da raunin murya tace." wayyo Allah nah wayyo Anty na waiyo Mama na Mahmoud zai kashe ni".Sai kuma ta kara damkesu cikin zubda kollah duk da idinta a rufe suke cikin kukan taci gaba da cewa."Please Dan Allah Mahmoud ka barni zan mutu Na tuba kamin afwa wayyo Mahmoud zaka kashe ni".Anty kam duk da ba gaya mata akayi ba ta gano abin da ya ja mata wannan abu sai dai tacika da mamakin abin ita kuwa Mami cikin rashin fahimtar ta bisu da ido.

Shi kuwa cikin jin kunya yasa hannu a kanta yana shafawa cikin sanyi yace......

contact-form

Post a Comment

0 Comments